fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Kalli kayataccen titin CBN dake birnin Kano

Wannan kayataccen titin CBN kenan dake cikin birnin Kano wanda Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gina, titin yana daya daga cikin ayyukan da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai duba a ziyararshi ta farko tun bayan zamanshi shugaban kasa da ake sa ran zaikai jihar Kanon a cikin wannan watan da muke ciki.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Titin ya kayatar sosai.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Karfin Hali, Bidiyon yanda aka kama barawo a barikin sojoji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *