fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

Kalli Rahama Sadau a kasar Cyprus, gurin taron wasu daliban Arewa dake karatu acan

Fitacciyar korarriyar jarumar fina-finan Hausa Rahama Sadau kenan a gurin wani taron daren Arewa a kasar Cyprus inda daliban jami’ar Estern Mediterranean ‘yan Arewa dake kasar suka shirya a daren jiya.

Taron dai an shiyashine inda aka nuna al’adu irin na Arewacin Najeriya da ma sauran kabilun kasarnan, anga Rahama Sadau a guein taron saye da atamfa, dama dai mujallar Fim Magazine, a cikin kwafin data fitar na wannan watan ta bayyana cewa Rahamar ta tafi kasar ta Cyprus inda zatayi watanni uku acan.

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *