Wani bawan Allah me suna Muhammad Bilal Omas daya dade yana bayyana irin yanda yake matukar kaunar tauraruwar fina-finan Hausa, Haida Gabon burinshi ya cika jiya, dan kuwa ita Hadizarce da kanta ta kirashi.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Muhammad dai ya jima yana ta kwarmata soyayyarshi ga Hadiza Gabon a dandalinshi na sada zumunta da muhawara kuma ya bayyana cewa ba da wasa yake ba, a haka ya samu wani wanda yake tunanin yana kusa da Hadizar ya rokeshi ya bashi lambar wayarta amma be bashiba.
Da yaga dai da gaske bazai bashiba, sai kawai ya sake komawa dandalinshi na sada zumunta ya wallafa cewa to tunda yaki bashi lambar Hadizar shi ga lambarshi ta taimaka ta kirashi
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});