fbpx
Sunday, March 26
Shadow

Kalli tulin makaman da sojoji suka kama a jihar Filato

Sojojin Najeriya sun kama tulin makamai a a jihar Filato.

 

Wadanan hotunan makaman da aka kama dinne. Jihar Filato na ta fama da matsalar tsari inda ko da a ‘yan kwanakinnan an kashe mutane akalla 100 a harib da aka kai Kanam.

A wani labari me kama da wannan kuma an kashe wani makiyayi dan shekaru 17 da shanu a karamar hukumar Bassa dake jihar.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  'Yan Bindiga Sun Sace Mai Baiwa Gwamna Matawalle Shawara Kan Harkar Siyasa, Ibrahim Ma'aji A Gidansa Dake Gusau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *