fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Kalli yanda aka kayata wannan Keke Napep din dan murnar ranar ‘yanci ta kasar Nijar

A jiyane kasar Jamhuriyar Nijar sukayi murnar zagayowar ranar ‘yancin kasar, wannan wani keke Napep ne da aka kawata da fenti kalar tutar kasar kuma aka rubuta sunayen jihohin kasar a jiki dan munar ranar ‘yancin.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Ko daga nan gida Najeriya shugban kasa, Muhammadu Buhari ya aika da wakilanshi, gwamnonin Katsina, Yobe dana Borno inda suka halarci taron ranar ‘yancin na kasar ta Nijar, muna tayasu murna.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Zaɓabben shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya musanta rahotannin da ke cewa ya gana da babban jojin Najeriya a birnin London na ƙasar Ingila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *