fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Kalli yanda wani yayi zanen gwamnan Kano, Ganduje dan tayashi murnar zagayowar ranar haihuwarshi

A jiyane mukaji labarin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje yayi murnar zagayowar ranar haihuwarshi, inda ya cika shekaru sittin da takwas a Duniya, wannan wani hotone da wani kwararren me zage ya zana gwamnan dan tayashi murna.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Mun kara taya gwamna murna da fatan Allah ya karo shekaru masu albarka.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ban taba ganin Dan ta’addan daya sami Gwamnati kamar Ganduje ba Dan ta’adda ne na karshe na Gani da ido na a wannan zaben ~Cewar Kwankwaso.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *