A jiyane mukaji labarin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje yayi murnar zagayowar ranar haihuwarshi, inda ya cika shekaru sittin da takwas a Duniya, wannan wani hotone da wani kwararren me zage ya zana gwamnan dan tayashi murna.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Mun kara taya gwamna murna da fatan Allah ya karo shekaru masu albarka.