fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

Kamar dai yanda ya saba faruwa akai-akai:Ga wasu hotunan Maryam Gidado da suka jawo mata Allah wadai

Tauraruwar fina-finan Hausa Maryam gidado ta saba saka hotuna a yanar gizo da mutane ke ganin cewa basu dace ace tana sakawa ba, to kamar dai yanda ya saba faruwa akai-akai, yauma wasu hotunan ne na Maryam da ta saka kuma suka dauki hankulan mutane, wasu sunyyi magana.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Wani cewa yayi ” ki dena daukar hoto hoto haka kina azawa a yanar gizo, ke wace irice dan Allah?”
Ga sauran abinda wasu mutane da suka bayyana ra’ayoyinsu akan wadannan hotunan na Maryam Gidado suka bayyana.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Karanta wannan  Malama Fólashade Mùjidat Ahmed Tinubù, babbar ɗiyar Shùgaban ƙasa Maí jiran gado Bòla Ahmed Tinubù a yayin da takè karanta alqur’ani mai girma a wajen Tafsir na watan Ramadan.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *