fbpx
Friday, March 31
Shadow

Kamar yadda akawa Tinubu da Atiku: An je Ka’aba yiwa Kwankwaso Addu’ar Nasara

A baya dai an kama wasu ‘yan Najariya da sika je kasar Saudiyya sina daga fastar ‘yan siyasa a gaban ka’aba.

 

Saidai ga dukkan alama ba’a wa’aztuba.

 

An sake samun wani ya je ka’aba ya yi makamancin irin wancan a kan Kwankwaso.

Saidai shi wannan ba daga Fasta yayi ba, ya rubuta ne a littafi ya daga sama.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ofishin Kula da Basussuka na Kasa (DMO) ya ce bashin da ake bin Najeriya ya karu zuwa Naira tiriliyan 46.25 a watan Disamban 2022

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *