fbpx
Saturday, June 10
Shadow

“Kasancewarka daya daga cikin mutanen da suka kirkiri jam’iyyar APC ba zai sa a baka tikiti ba”>>Gwamna Bello Yahaya ya fadawa Tinubu

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa baya tsoron mayan yan siyasar dake neman takarar shugabancin Najeriya a karkashin jam’iyyar APC.

Inda yace yanada yakinin cewa duk zai doke su kuma shi jam’iyyar APC zata tsayar a matsayin dan takararta a shekarar 2023.

A karshe ya kara da cewa kasancewar Tinubu daya gada cikin mutanen da suka kirkiri jam’iyyar APC ba zai sa a bashi tikiti ba, saboda haka ba zai yi kasa a gwiwa ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Bidiyon Kama Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Emifiele Da Hukumar DSS Suka Yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *