fbpx
Friday, June 9
Shadow

Kasar Iran ta gargadi Yahudawan Isra’ila cewa zata gama dasu

Kasar Iran tawa kasar Yahudawan Isra’ila gargadin cewa idan suka sake suka tabata, zata yi kasa-kasa dasu.

 

Shugaban kasar, Ebrahim Raisi ne ya bayyana haka.

 

Yace zasu kaiwa kasar Isra’ila hari a zuciyarta idan ta sake ta takalesu.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *