Friday, August 14
Shadow

Kasar Thailand ta halatta Luwadi

Kasar Thailand ta halatta Luwadi da Madigo.

Majalisar kasar ta Thailand ta halasta Luwadin da Madigo ranar Talata.

‘Yan majalisar 130 ne suka amince da wannan kudiri inda guda 4 suka ki amincewa.

Yanzu Sarkin kasar ne dai kawai ya rage ya sakawa kudirin dokar hannu kamin ta kammala zama doka.

Karanta Wannan  Dalibar jami'ar Federal Polytechnic Bida, Jihar Naija me suna A'isha ta mutu a dakin Saurayinta me suna Akin wanda shima an sameshi ba rai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *