fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Kayatattun hotunan sabuwar gadar da gwamna Ganduje zai gina a Hotoro

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da hotunan sabuwar gadar da zai gina a kwanar Hotoro, NNPC dake Kano.

 

Gadar zata kasancene akwai ta kasa data sama. Ya gabatar da hotunan gadar ne wanda za’a sakawa sunan shugaban kasa, Muhammadu Buhari ga majalisar zartaswa ta jihar dan amincewa.

 

Hadimin gwamnan,  Abubakar Aminu Ibrahim ne ya bayyana haka ta shafinsa na sada zumunta.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana sa Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *