fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Kotu ta ki amincewa gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele ya tsaya takarar shugaban kasa kuma ya ci gaba da rike mukaminsa

Kotun tarayya ta ki amincewa da korafin gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele na cewa yana son tsayawa takarar shugaban kasa sannan kuma ya ci gana da rike mukaminsa.

 

Lauyan Emefiele, Mike Ozekhome ne ya shigar da karan inda yake cewa, a baiwa wanda yake karewa damar neman takarar shugaban kasa kuma ya ci gaba da rike mukaminsa.

 

Saidai mai shari’a Justice Ahmed Mohammed yayi fatali da wannan bukata.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ka rufawa kanka Asiri da baka baiwa El-Rufai mukami ba>>Sanata Shehu Sani ya gayawa Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *