fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Ku rika godewa Allah a duk halin da kuka samu kanku>>Ministan Yada labarai ya gayawa ‘yan Najeriya

Ministan yads labarai da Al’adu Alhaji Lai Muhammad ya jawo hankalin ‘yan Najeriya akan su riga godewa Allah a duk halin da suka tsinci kansu.

 

Lai Muhammad ya ce ba wai lallai sai mutum yayi kudi bane sannan zai rika godewa Allah ba.

 

Yace a duk halin da mutum ya samu kanshi ya rika godewa Allah.

 

Sannan ya kuma jawo hankalin iyaye su rika baiwa ‘ya’yansu tarbiyya ta gari.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya gana da sanatoci a fadarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *