fbpx
Friday, June 9
Shadow

“Kunada saurin mantuwa ne amma munyi iya bakin kokarinmu kan matsalar tsaro>>Shugaban Buhari ya fadawa ‘yan Najeriya masu yin korafi akan kashe-kashe

Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yan Najeriya nada sauran mantuwa, bayan da suke tayin korafe korafe akan matsalar tsaro domin sun mance matsalar tsaron da kasar ke fama da shi kafin ya karbi mulki.

Inda yace gwamnatin shi tayi iya bakin kokarinta akan matsalar tsaro. Buhari ya bayyana hakan ne a taron daya halatta na majalisar zartaswa.

Muhammadu Buhari ya zamo shugaban kasar Najeriya ne a shekarar 2015 karkashin tutar APC kuma yayiwa kasar alkaura wanda suka hada da magance maysalar tsaro.

Karanta wannan  Lionel Messi zai koma Inter Miami, An yanke shawarar kuma za'a sanar da komawar l shi a cikin sa'o'i masu zuwa

Amma yanzu kasar na cigaba da fama da matsar tsaro yayin da garkuwa da mutane ya zamo ruwan dare a fadin kasar bakidaya.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *