fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Kungiyar Inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo ta baiwa gwamna Umahi hakuri bayan yace ba zai kara yarda dasu ba

Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi ya fito fili ya caccaki kungiyarsu ta Inyamurai watau Ohanaeze Ndigbo yace ba zai kara amincewa dasu ba.

Gwamnan ya bayyana hakan ne bayan ya fadi zaben fidda gwani na jam’iyyar APC inda yace yawancin Inyamuran basu zabe shi ba face ‘yan jiharsa ta Ebonyi.

Amma yanzu kungiyar ta bashi hakuri tare da sauran ‘yan takararsu da suka fadi, sun ce masu har yanzu akwai kanshin nasara kuma zasu cigaba da mara masu baya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kungiyar CAN ta zargi El-Rufai da nuna tsatssauran ra'ayin addinin Islama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *