fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Kungiyar Kwadago zata yi zanga-zangar kwana 1 saboda yajin aikin ASUU

Kungiyar Kwadago ta bayyana cewa zata yi zanga-zangar kwana 1 saboda yajin aikin ADUU da kuma wahalar man fetur.

 

Kungiyar tace nan da makonni 2 ne zata yi wannan zanga-zangar dan ta tilasta gwamnati ta warware matsalar yajin aikin malaman jami’ar.

 

Hakanan kungiyar ta yi Allah wadai da yawan samun matsalar rashin man fetur da tace yanawa tattalin arzikin Najariya illa.

 

Shugaban kungiyar, Ayuba Wabba yayin ganawa da manema labarai yayi Allah wadai da wadannan matsalolin.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *