fbpx
Friday, June 9
Shadow

Kutun Sauraran kara dake Jihar Kano ta sanya ranar goma ga wata a matsayin ranar da zata yanke hukunci game da Shari’ar tsohon Ambasa Aminu Wali

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a jihar Kano ta sanya ranar 10 ga watan Disamba a matsayin ranar da zata yanke hukunci a kan zargin da  Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arzikin kasa  zagon  kasa, EFCC ta gabatar a gaban kotu kan zargin badakar kudi harkimanin Naira Miliyan  950 da take wa tsohon ministan harkokin kasashen waje Aminu Wali da tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano Mansur Ahmed.

EFCC ta zarge su da karbar kudi Naira miliyan N950 daga hannun jam’iyyar PDP a matsayin kudin yakin neman zabe a shekarar 2015, lamarin da hukumar EFCC ta ce ya saba wa tanadin doka.

Karanta wannan  Dalibai a kasar China na biyan Naira Dubu 43,000 a kowanne awa dan a koyar dasu yanda ake murmushi

Ya zuwa yanzu kotu ta ajiye ranar 10 ga watananan domin yanke hukunci.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *