fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Labarin da muke samu yanzu na cewa ‘yan bindiga sun kashe wani dan sanda a jihar Katsina yayin komawarsa gida daga aiki

Labarin da muke samu yanzu na cewa ‘yan bindiga sun kashe wani dan sanda a jihar Katsina yayin komawarsa gida daga aiki.

Jami’in Tanimu Mamman Maidabino ya kasancw mazaunin karar hukumar Dam Musa a jihar ta Katsina.

Sun hallaka shine yayin dayake dawowa daga aiki a babban birnin jihar.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *