fbpx
Sunday, March 26
Shadow

Macron ya sake lashe zaben shugabancin kasar Faransa

Emmauel Macron ya sake yin nasarar lashe zaben shugabancin kasar Faransa inda ya doke marine Le Pen.

Kungiyar masu zefa kuri’u ta bayyana cewa Macron nada kashi 57 zuwa 58 na zaben, yayin da shi kuma Le Pen keda kashi 42.

Bayan an tabbatar da Macron a matsayin shugaban kasar, ya mika sakon godiyarsa ga mabiyansa inda ya sha alwashin magance matsalolin da kasar ke fama dashi.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  HOTUNA: Sanata Kwankwanso ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan Maragayi Sani Abacha, bisa rasuwar ɗansu Abdullahi Sani Abacha, wanda ya rasu a makwannin baya. Maryam Abacha matar Maragayi Sani Abacha ce ta tarbe su a gidansu da ke Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *