fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo a lokacin da yake duba cinkoson ababen hawa a Apapa, Legas

Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo kenan yake duba yankin Apapa na birnin Legas ta jigin sama inda ake samun cinkoson ababen hawa a kullu yaumin, Shugaban ya jagoranci wani zaman tattaunawa tsakanin gwamnati da ‘yan kasuwa akan yanda za’a magance matsalar cinkoson ababen hawa a gurin.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN Ya Rasu Bayan Kammala Alwallar Sallar Magariba Ta jiya Juma'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *