fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Matsalar ASUU ba karama bace>>Inji Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, Matsalar kungiyar malaman jami’a ta ASUU ba karama bace.

 

Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammad ne ya bayyana haka ga manema labarai bayan zaman majalisar zartaswa da shugaba Buhari ya jagoranta.

 

Yace amma duk da matsakar ba karama bace, suna iya iyawarsu wajan ganin an maganceta.

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Shin da gaske Tinubu ya bayar da umarnin bude iyakokin Najariya? Hukumar Kwastam ta yi bayani akan hakan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *