fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Mijina ya gayamin cewa ko ni aka sace ba zai biya kudin fansa ba>>Matar Gwamnan Kaduna

Matar Gwamnan jihar Kaduna, Hadiza Isma’il El-Rufai ta bayyana cewa, mijin nata ya gaya mata idan aka sace ta ba zai biya kufin fansa ba.

 

Ta bayyana hakane ta shafinta na sada zumunta a yayin da ta kai ziyara gonarta.

 

Jihar Kaduna dai na fama da matsalar masu garkuwa da mutane. Wanda sukan nemi a biya kudin fansa masu yawa kamin su saki wanda suka kama.

“At my farm today. Anyone thinking of ** me should not bother. The man has already warned me that he will not pay any ******,” she tweeted, preferring to have the words ‘kidnapping’ and ‘ransom’ in asterisks.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

1 Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *