fbpx
Friday, June 9
Shadow

MUSULUNCI YA SAMU KARUWA: David Ya Koma Muhammadu A Jihar Kano

A yau Litinin 25/4/2022 a zaman tafsirin Maulana Khalifa Malam Abdulganiyyu, wanda aka saba gabatarwa a karamar hukumar Gwarzo ta jihar Kano bakin kasuwar Getso kofar gidan Alh Sule zama na 26 musulumci ya samu karuwa, inda muka karbi wani bawan Allah dan Kwanar Dangwauro mai suna David a baya wanda yanzu ya zabi da a mayar masa da sunansa Mvuhammadu.

Daga Mukhtar Lawan Liver Gwarzo

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Bayan Kwashe kusan watanni 6 tana karyatawa a karshe dai, Hukumar Sojojin Saman Najariya ta amince da kuskuren harba bamabaman da suka kashe farar hula 39 a jihar Nasarawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *