fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Mutane 12 sun mutu a musayar wutar da ‘yan bindiga suka yi da vigilanti a jihar Filato

An samu labari mutane 12 sun mutu bayan da ‘yan vigilanti da ‘yan bindiga sukayi musayar wuta a tsakaninsu a jihar Filato.

‘Yan bindiga tara ne suka mutu sai ‘yan vigilanti guda uku a musayar wutar da sukayi a karamar hukumar Zak ranar lahadi.

Mai magana da yawun hukumar hadakar jami’ai ta OPSH, Mejo Ishaku Takwa ne ya bayyana hakan amma bai fafi adadin mutanen da suka mutu ba.

Kuma yace rundunar soji ta kawo masu agaji a farmakin da ‘yan bindigar suka kawo mata.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *