fbpx
Sunday, March 26
Shadow

Mutane 26 sun rasu a hadarin jirgin ruwa da ya faru a Sokoto

Lamarin ya farune a kogin Shagari dake karamar hukumar Shagari ta jihar Sokoto.

 

Rahotanni sunce ana kan binciken gawarwakin wanda suka nutse.

 

Shugaban karamar hukumar Shagari, Aliyu Dantani ya tabbatarwa da kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN haka a ganawarsu a Sokoto.

 

Yace 21 daga cikin wanda aka ceto matane sai kuma 5 yara inda yace ana ci gaba da aikin ceton.

 

Ya kara da cewa, zuwa yanzu ba’a san mutane nawane a cikin jirgin ruwan ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  'Yan Bindiga Sun Sace Mai Baiwa Gwamna Matawalle Shawara Kan Harkar Siyasa, Ibrahim Ma'aji A Gidansa Dake Gusau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *