fbpx
Friday, March 31
Shadow

Mutane 41 sun kamu da cutar zazzabin lassa, bakwai sun mutu a jihar Kogi

Jihar Kogi ta tabbatar da cewa kimanin mutane 41 ne suka kamu da cutar zazzabin lassa, kuma bakwai sun rasa rayukansu tun watan janairu.

Sakataren ma’aikatar kiwon lafiya ne ya tabbatar hakan a wata wasika a birin Lokoja, Mr. Daniel Alonge.

Inda ya kara da cewa gwamna Yahaya Bello yana iya bakin kokarin shi akan annobar domin ya bayar da kudi a yake cutar.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, ya bayyana cewa akalla mata 225 ne ke mutuwa duk rana a Najeriya, sakamakon matsalolin da suka shafi juna biyu ko kuma yayin haihuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *