fbpx
Sunday, March 26
Shadow

Mutane Sama Da 70 Sun Musulunta A Wasu Kauyukan Jihar Kebbi

Mutanen wadanda suka  musulunta, sun fito ne daga wasu kauyuka dake karamar hukumar mulki ta Ingaski a Masauratar Garin Yawuri dake jihar Kebbi sune kamar haka:-
~Kauyen Dan Maraya an samu mutum 19
~kauyen Tungan Bature an samu mutum 14

Kauyen Tungan Baduku an samu mutum 17
Kauyen Tungan Yakubu an samu mutum 23
Lmamin masallacin garin Dan Maraya, Malam Umaru tare da sauran wakilai da kuma almajiransa sun yi kokari matuka inda a sanadiyyar da’awar da suke gabatarwa na ganin mutane sun karbi Addinin musulunci shine silar musuluntar mutanen.
Daga rariya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  EFCC ta sake gurfanar da ɗan tsohon shugaban PDP kan zargin aikata zamba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *