fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Mutanen kauyukan dake kusa da inda aka kaiwa tawagar motocin shugaba Buhari hari sunce tawagar Buharin basu yi musayar wuta da ‘yan Bindigar ba, ta kansu suka yi

Rahotanni daga inda aka kaiwa tawagar motocin shugaba Buhari hari a kusa da garin Dutsinma sun bayyana cewa, tawagar ta shugaba Buhari bata yi musayar wuta da ‘yan Bindigar ba.

 

Mutanen kauyen sun bayyana cewa, sai bayan da ‘yan Bindigar suka wucene sannan kuma tawagar shugaban kasar ta wuce tana harbi a iska.

 

Rahotanni dai sun bayyana cewa, ana zargin ‘yan Bindigar da suka kashe mataimakin kwamishinan ‘yansanda ne suka kai wannan hari.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *