fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Mutum daya ya rasu 2 sun jikkata bayan da ‘yansanda suka budewa ‘yan shi’a masu Zanga-Zanga a Kaduna wuta

‘Yan Shi’a da suka fito Zanga-Zangar neman a sakarwa Sheikh Zakzaky da matarsa Fasfonsu dan su je kasar waje neman magani sun gamu da fushin hukuma.

 

‘Yansanda sun bude musu wuta wanda hakan yayi sanadiyyar mutuwar mutum daya, wasu 2 kuma suka jikkata.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  'Yan Bindiga Sun Sace Mai Baiwa Gwamna Matawalle Shawara Kan Harkar Siyasa, Ibrahim Ma'aji A Gidansa Dake Gusau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *