Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, yana godiya da aka zabeshi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP.
Atiku ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta bayan nasarar lashe zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP din da aka kammala a yau.
An bayyanashi a matsayin wanda ya lashe zaben.
Today, the battle to rebuild and unite our great country moves forward. I’m honoured to be named the @OfficialPDPNig candidate. I look forward to speaking with Nigerians across the country, taking the message of hope and unity as we build one future for one people.-AA #OneNigeria pic.twitter.com/6HdbwUOde0
— Atiku Abubakar (@atiku) May 28, 2022
Today, the battle to rebuild and unite our great country moves forward. I’m honoured to be named the @OfficialPDPNig candidate. I look forward to speaking with Nigerians across the country, taking the message of hope and unity as we build one future for one people.-AA #OneNigeria