fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Na yi iya kokarina a mulkin da na yi kuma zan sauka ina farin ciki>>Shugaba Buhari

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, yayiwa Najariya iya bakin kokarinsa kuma zai sauka mulki yana farin ciki.

Shugaban ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Malam Garba Shehu a yayin hirar da aka yi dashi a Channels TV.

Garba yace shugaban da zai karbi mulki zai ci gaba da gina Najariya a inda shugaba Buhari ya tsaya.

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana sa Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *