fbpx
Sunday, March 26
Shadow

“Na Yi Nadama Da Ban Mallaki Fili Na Kaina A Abuja Ba”>>inji Yakubu Gowon

Tsohon Shugaban Kasa na mulkin Soja, Yakubu Gowon ya bayyana cewa ya yi nadama kan yadda bai yi amfani da ikonsa a lokacin yana Shugaban kasa ba wajen mallakar fili a Babban birnin tarayya Abuja duk da yake shi fara tunanin mayar da garin fadar gwamnatin tarayya.

Gowon ya ce, gwamnatocin da suka gabace shi, ba su yi la’akari da wannan kokari nasa ba sai da ya kai kuka wajen Tsohon Shugaban Kasa, Ibrahim Badamasi kan ko titi guda a birnin ba a sanya sunansa a kai ba. Ya ce a lokacin yana da ikon mayar da mahaifarsa ta garin Jos a matsayin birnin tarayya amma kuma ya ki yin haka don gudun kada a zarge shi da kabilanci.
rariya

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN Ya Rasu Bayan Kammala Alwallar Sallar Magariba Ta jiya Juma'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *