fbpx
Friday, June 9
Shadow

Nan da watan Satumba jami’ar Sufuri ta Daura zata fara aiki

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa, nan da watan Satumba na shekarar 2022, Jami’ar Sufuri ta Daura zata fara aiki.

 

Amaechi ya bayyana hakane bayan ziyarar da ya kai wajan aikin tare da mukarrabansa.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna daga ganawar da shugaba Tinubu yayo da gwamnoni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *