fbpx
Friday, June 9
Shadow

Ni zan doke Kwankwaso da Atiku na lashe kuru’un jihar Kano, cewar dan takarar AAC, Sowore

Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam’iyyar AAC, Omoloye Sowore ya bayyana cewa shi zai lashe gabadaya kuru’un Kano akan sauran abokan takararsa a zaben 2023.

Ya bayyana hakan ne a babban birnin tarayya Abuja, inda ya gabatar da abokin takararsa Hatuna Magashi.

Kuma yace jam’iyyar shi ce zata yi nasarar lashe zaben shekarar 2023 saboda PDP da APC sun gaza a mulkin su.

A karshe yace Haruna Magashi zai taimaka masa wurin lashe kuru’un jihar Kano, kuma shi baya jin Peter Obi saboda ba’a san shi a jihar Kano ba.

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *