Tauraruwar fina-finan Hausa da turanci, Rahama Sadau ta taya masoyanta kiristoci murnar ranar kirsimeti, Rahamar ta saka wadannan hotunan a dandalinta na sada zumunta da muhawara inda ta rubuta cewa tana taya murnar ranar kirsimeti.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});