fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Ranar Juma’a ta sama za’a daura auren Nomisgee

Tauraron me gabatar da shirye-shirye na gidan talabijin din Arewa24, Aminu Abba Umar wanda aka akafi sani da Nomisgee zai zama ango da amaryarshi Fatima ranar juma’a ta sama, 29 ga watan Disamba.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

A wata sanarwa daya fitar yace yana gayyatar masoyanshi zuwa wajan daurin auren nashi, muna tayashi murna da fatan Allah yasa ayi lafiya.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Lionel Messi zai koma Inter Miami, An yanke shawarar kuma za'a sanar da komawar l shi a cikin sa'o'i masu zuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *