fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Robert Mugabe yayi murabus daga kujerar shugabancin kasar Zimbabuwe

A karshe dai bayan anta fama dashi da kai kawo Robert Mugabe ya yarda ya sauka daga kan kujerar shugabancin kasar Zimbabuwe bayan da ya kwashe shekaru 37 yana mulkin kasar, shugaban majalisar kasar Jacob Mudenda ne ya bayyana haka a gurin zaman da majalisar tayi na yunkurin tsige Mugaben amma kamin a fara sai Mudenda yace Mugaben ya yarda ya sauka daga mulki.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Allah sarki Duniya komi yayi farko zaiyi karshe banda ikon Allah.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Za mu yi aiki har da 'yan adawa domin ciyar da Katsina gaba'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *