fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Sarkin musilmi Muhammad Abubakar Sa’ad ya halarci yaye daliban jami’ar musulunci dake kasar Uganda

A yaune sarkin musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya je kasar Uganda inda ya halarci yaye daliban jami’ar musulunci ta kasa da kasa dake kasar ta Ugandan, yayi kira ga daliban da suka kammala karatun, musamman ‘yan Najeriya dasu zama wakilai na gari duk inda suka tsinki kawunansu.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kotu Ta Bada Umarnin Rufe Asusun Gwamnatin Jihar Kano Saboda Kin Biyan Diyyar Wadanda Aka Yi Wa Rusau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *