A satin daya gabatane shirin nan na rage radadin talauci tsakanin matasa na gwamnatin tarayyawa watau N-Power, ya bayyana cewa yau litinin, wadanda suka nemi aikin na wannan shekarar ta 2017 zasu iya duba sunayensu suga idan suna cikin wadanda aka dauka aikin.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Tun a wancan lokacin mutane sunyi ta tambayar ta yaya mutum zai duba yaga cewa an zabeshi?
To a yau da safe shirin ya fitar da sanarwar yanda duk wanda ya nemi aikin zai duba sunanshi ko yana cikin wadanda aka dauka, kamar yanda bayanin yake a hotonnan na sama.
Allah yaba me rabo sa’a.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});