fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Shugaba Buhari da sauran shuwagabannin Afrika na halartar taron kungiyar cigaban yankin Afrika ta yamma, ECOWAS a Abuja

 Shugaban kasa kasa, Muhammadu Buhari kenan a gurin taron kungiyar cigaban kasashen yankin  Afrika ta yamma, ECOWAS karo na hamsin da biyu dake Gudana yau a Abuha, Shuwagabannin kasashen Ghana, Nana Akufo Addo dana Benin Republic, Patrice Talon dana Mali, Ibrahim Boubakar Keita na daga cikin wadanda suka halarci wannan taron.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Zaɓaɓɓen Gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf yakama hanya zuwa karɓo Certificate ɗin sa na Gwamna bayan lashe zabe dayayi bayan yakara da Dr Nasiru Yusuf Gawuna na Apc.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *