fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Shugaba Buhari da tawagarshi sun tafi kasar kwadebuwa

Dazune shugaban kasa, Muhammadu Buhari tare da tawagarshi data hada da Gwamnonin Bauchi dana Akwa-Ibom da jigo a jam’iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu suka tafi kasar Kwadebuwa, inda shugaban zai halarci taron gamayyar kungiyoyin kasashen Afrika dana turai.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Kamar yanda wata sanarwa da me baiwa shugaban kasar shawara ta fannin watsa labarai Femi Adesina ya fitar jiya,  shugaban zaiyi amfani da wannan dama dan tabbatar da kasancewar Najeriya cikin shiri somin kawar da matsalolin tsaro da zaman lafiya da nahiyar ta Afrika ke fama dasu.

Muna fatan Allah ya kaisu ya kuma dawo dasu lafiya.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Karanta wannan  Zań Sakè Yín Tattakí Zùwa Babbań birnín Tarayya Abuja Akan Raƙumi Amman Wannan Karon Neman Lada zani ba Neman kuɗi Ba, ~ Inji Bakin Balarabe..

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *