fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Shugaba Buhari ya amshi bakuncin kungiyar lauyoyi ta kasa

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya amshi bakuncin kungiyar lauyoyi ta kasa, yau, a fadarshi dake Abuja inda suka mikamishi katin taya murnar zagayowar ranar haihuwarshi, haka kuma lauyoyin sun mikawa shugaba Buhari wani zane na musamman da aka mishi.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  FASAHAR ZAMANI: An kirkiro sabuwar fasahar da zata bawa masoyan dake nesa damar yin kissing din junansu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *