Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya amshi bakuncin kungiyar lauyoyi ta kasa, yau, a fadarshi dake Abuja inda suka mikamishi katin taya murnar zagayowar ranar haihuwarshi, haka kuma lauyoyin sun mikawa shugaba Buhari wani zane na musamman da aka mishi.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});