fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Shugaba Buhari ya gana da gwamnan jihar Katsina

A yammacin jiyane shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari tare da tawagarshi, sunyi tattaunawar ne a asirce, bayan kammala ganawar tasu, manema labarai sun tuntubi gwamnan jihar katsinar dangane da abinda suka tattauna akai shi da shugaban kasa amma bai bayyana musu ba.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Kawai dai yace sun tattauna batutuwan da suka shafi cigaban jihar Katsina da kuma wasu batutuwa da suka shafesu.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hausawa Sunce Matar Mutum Kabarinsa....

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *