fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Shugaba Buhari ya gana da gwamnonin Najeriya a fadarshi

 Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da wakilan kungiyar gwamnonin Najeriya wanda gwamna Abdul’aziz Yari na jihar Zamfara ya musu jagora, ana sa ran tattaunawar da zasuyi a wannan zama bazata wuce ta maganar tallafin kudin Paris Club ba da gwamnonin suke son shugaban kasa ya kara basu.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ma'aikatan gidan gyaran hali sun koka kan rashin biyansu kudin aikin zabe da sukayi na wannan shekarar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *