fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Shugaba Buhari ya kaddamar da kwamiti kan karin albashi

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin da zai yi nazari akan yanda za’a karawa ma’aikata albashi a yau, Ma’aikatan dai sun ta sa rai cewa shugaban zai waiwayi batun karin Albashinnasu tun tuni.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Yau dai gashi Allah yayi an fara daukar matakin farko.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Mun nunawa Abba Gida-Gida Soyayya amma ya nuna mana kiyayya>>Inji Wani da aka rushewa shago a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *