fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Shugaba Buhari zai kai ziyara kasar Jordan

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai ziyara kasar Jordan ranar 2 da 3 ga watan Disamba, me kamawa, inda zai halarci taro kan yanda za’a magance harkokin ta’addanci, shugaban zai bayyana irin yanda ayyukan ta’addanci suka shafi Najeriya a gurin taron.

Gwamnonin jihohin Osun, Kogi da Naija ne tare da wasu ministoci zasu yiwa Buharin rakiya.

Wannan sakon yana cikin sanarwar da me taimakawa shugaban kasar akan harkokin watsa labarai, Femi Adesina ya fitar ayau.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja, ya je ta'aziya kan harin bam da Rundunar Sojin Ƙasar ta ce ta kai bisa 'kuskure' a jihar Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *