fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umurni a kaddamar da Dr. Umar Sulaiman a matsayin Rector na Polytechnic a jihar Kaduna

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umurni cewa a kaddamar da Dr Sulaiman Umar a matsayin Rector na kwalejin kimiyya da fasa ta Polytechnic a jihar Kaduna.

Dr Umar Sulaima ya kasance Rector a jami’ar na wucin gadi, kuma ya samu lambar yabo sosai a jihar ta Kaduna.

Dr Umar Sulaiman ya kammala karatunsa na Mathematics ne a jami’ar ABU Zaria.

Kuma ya rike mikamin HOD na sashen karatun Statistics a jami’ar ta Poly sannan ya rike mikamin mataimakin Rector.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *