fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bude taron alkalai na kasa:Ya gana da shugaban bankin cigaban Afrika

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bude taron alkalai na kasa na wannan shekarar ayau, da yake jawabi wajan bude taron shugaban ya bayyana cewa suna bin duk wata doka ta tsarin mulki dan ganin sun mutunta bangaren shari’a kuma suma suna bukatar hadin kan bangaren shari’ar wajan ganin an kwar da ayyukan rashawa da cin hanci.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Haka kuma a yaudin dai shugaba Muhammadu Buhari ya amshi bakuncin shugaban kungiyar masu harkokin jiragen sama na kasa da kasa kyma shugaban bankin cigabana nahiyar Afrika watau Olumuyiwa Banerd, tare da shugaba Buharin ministan harkokin jiragen sama na kasane watau Hadi Sirika suka amshi bakon.

Karanta wannan  Babu Wanda Ya Baiwa Rarara Gida Ko Mota, Kuma Ni Ma Babu Wanda Ya Ba Ni Komai Akan Asarar Da Muka Yi, Inji Baban Chinedu


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *