fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya gana da malamai da shuwagabannin al’umma na jihar Kano

A ziyararshi da yaci gaba dayi a yau, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da wasu shuwagabannin addini da kuma sauran shuwagabannin al’umma na jihar kano, ana saran ayau shugaban kasar zai duba aikin gadar kasa da ake gudanarwa ta kofar Ruwa.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Magoya Baya Sun Cika Fa Murna Da Shewa Yayin Da Jam'iyyar APC Ta Tantance Alhaji Yakubu Murtala Ajaka A Matsayin Dan Takarar Gwamnan Jihar Kogi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *